Ahlul Baiti; Hasken Shiriya / 2
Tehran (IQNA) Imam Sadik (a.s) ya kafa jami’ar ilimin addinin musulunci a makarantu daban-daban kamar Fiqhu, Kalam, Hadisi, Tafsiri da sauransu, ya kuma raba ci gaban ilimi a tsakanin mabiya mazhabar shi'a.
Lambar Labari: 3489959 Ranar Watsawa : 2023/10/11
Bangaren kasa da kasa, a gobe ne za a gudanar da zaman taro na tunawa da Imam Musa Sadr da kuma abokan tafiyarsa daka sace tun kimanin shekaru talatin da tara da suka gabata.
Lambar Labari: 3481834 Ranar Watsawa : 2017/08/26
Bangaren kasa da kasa, ana gudanar da tarukan zagayowar lokacin shahadar Imam Sadiq (AS) a kasashen turai turai daban-daban.
Lambar Labari: 3481717 Ranar Watsawa : 2017/07/20